DU'A'UL KUMAIL



هَبْني لإِبْتِداءِ كَرَمِكَ وَسالِفِ بِرِّكَ بِي

habniy libtida'i karamika wa salifi birrika biy,

Ka yi mini baiwa saboda farawar karimcinKa gare ni da sauran kyautatawarKa gare ni,

يا إلهي وَسَيِّدي وَرَبِّي أتُراكَ مَعَذِّبي بِنارِكَ بَعْدّ تَوْحيدِكَ

ya ilahiy wa sayyidiy wa rabbiy, a taraka mu'azzibiy bi narika ba'ada tauhidika,

Ya Ubangijina, ya Shugabana, Mai lura da ni, shin za Ka yi mini azaba da wutarKa bayan na kadaitaKa,

وَبَعدَ ما انْطَوى عَلَيهِ قَلْبي مِنْ مَعْرِفَتِكَ وَلَهِجَ بِهِ لِسانِي مِنْ ذِكْرِكَ

wa ba'ada man dawa alaihi kalbiy min ma'arifatika, wa lahija bihi lisaniy min zikrika ,

Kuma bayan abinda zuciyata ta kunshe na iliminKa kuma harshena ya shagala da shi na zikirinKa,

وَاعْتَقَدَهُ ضَميرِي مِنْ حُبِّكَ وَبَعدَ صِدْقِ اعْتِرافِي وَدُعائِي خاضِعاً لِرُبُوبِيَّتِكَ



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 next