Hadisan ma'asumai



Imam Ali (AS) ya ce: Wanda dariyarsa ta yawaitakwarjininsa zai tafi.

قال الامام على عليه السّلام: أحمَقُ النّاسِ مَن ظَنَّ أنَّهُ أعقَلُ النّاسِ .

Imam Ali (AS) ya ce: Mafi wautar mutane wandaya yi tsammaninshi ya fi mutane hankali.

قال الامام على عليه السّلام: عَجِبتُ لِلمُتَكَبِّرِ الَّذي كانَ بِالأَمسِ نُطفَةً ويَكونُ غَداً جيفَةً .

Imam Ali (AS) ya ce: Na yimamaki daga wanda yakegirman kai wanda jiya shi mani ne gobekuma zai zama mushe (matacce).

قال الامام على عليه السّلام: صاحِبُ السَّوءِ قِطعَةٌ مِنَ النّارِ .

Imam Ali (AS) ya ce: Mai mummunanaiki shi yanki ne na wuta.

قال الامام على عليه السّلام: ضادُّوا التَّوانِىَ بِالعَزمِ .

Imam Ali (AS) ya ce: Ku kishiyanci (ku yi maganin) sakaci(lalaci) da himma.

قال الامام على عليه السّلام: مَرارَةُ الدُّنيا حَلاوَةُ الآخِرَةِ

Imam Ali (AS) ya ce: Dacin duniya shi ne zakin lahira.

 



back 1 2 3 4 5