Hadisan ma'asumai



قال الامام العسكرى عليه السّلام: ما تَشاوَرَ قَومٌ إلّا هُدوا إلى رُشدِهِم.

Imam Al-Hasan  Askari (AS) ya ce: Matukar mutane suka yi shawarasai an shiryarda su zuwaga daidai.

قال الامام على عليه السّلام: صِيانَةُ المَرأَةِأنعَمُ لِحالِها وأدوَمُ لِجمالِها .

Imam Ali (AS) ya ce: Kamewar kan mace shi ya fi ye mata gahalinta ya fi kuma dauwamarda kyanta.

قال الامام على عليه السّلام: الصِّدقُ يُنجيكَ وإن خِفتَهُ ،الكَذِبُ يُرديكَ وإن أمِنتَهُ .

Imam Ali (AS) ya ce: Gaskiya tana tseratar da kaiko da ka ji tsoronta , karya tanahalakar da kai ko daka aminta da ita.

قال الامام على عليه السّلام: Ø´ÙŽÙŠØ¦Ø§Ù†Ù لا يَعرِفُ فَضلَهُما إلّامَنفَقَدَهُما : الشَّبابُ ØŒ وَالعافِيَةُ .

Imam Ali (AS) ya ce: Abubuwa biyu ba mai fahimtarkimarsu sai wanda ya rasasu :Samartaka , da Lafiya.

قال الامام على عليه السّلام: إنَّما الكَيِّسُ مَن إذا أساءَ استَغفَرَ وإذا أذنَبَ نَدِمَ .

Imam Ali (AS) ya ce: Kadai mai hankali shi ne wanda idan yayi mummuna zai nemi gafar , kumaidan ya yizunubi sai ya yi nadama.



back 1 2 3 4 5 next