Hadisan manzo (SAW)



 

قال رسول الله صلّى الله عليه Ùˆ آله : Ù…ÙŽÙ† أصلَحَ فيما بَينَهُ وبَينَ اللهِ أصلَحَ اللهُ فيما بَينَهُ وبَينَ النّاسِ.

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Duka wandaya gyara tsakaninsa da Allah to Allah zai gyara masatsakaninsa da mutane.

قال رسول الله صلّى الله عليه Ùˆ آله:   Ø®ÙŽÙÙ اللهَ كَأَنَّكَ تَراهُ فَإِن كُنتَ لاتَراهُ فَإِنَّهُ يَراكَ .   

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ka ji tsoron Allah kamar kana ganinsa idan ka kasance ba ka ganinsaai shi yanaganinka.

قالت فاطمه زهراعليها السّلام: Ù…ÙŽÙ† أصعَدَ إلَى اللهِ خالِصَ عِبادَتِه ِأهبَطَ اللهُ إلَيهِ أفضَلَ مَصلَحَتِه  

FatimatuzZahra (AS) tana cewa : Duk wandaya kusanta da Allah yana maitsarkake ibadarsa Allah zai saukar masada mafificiyar maslaharsa (ya biya masa mafificiyarbukatarsa)


قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: لَو اُتِيتُ بِشابٍّ مِن شَبابِ الشِّيعَةِ لا يَتَفَقَّهَ (في الدِّينِ) لَأَدَّيتُهُ .

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Da za a zomun da wanisaurayi daga samarin shi’a dabaya nemanilimin addini da na ladabatarda shi.

قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: فَضلُ الشّابِّ العابِدِ الَّذي تَعَبَّدَفي صِباهُ عَلَى الشَّيخِ الَّذي تَعَبَّدَبَعدَ ما كَبُرَت سِنُّهُ كَفَضلِ المُرسَلينَ عَلى سائِرِ النّاسِ.



1 2 3 4 next