Hadisan manzo (SAW) قال رسول الله صلّى الله عليه و آله : مَن أصلَحَ فيما بَينَهُ وبَينَ اللهِ أصلَحَ اللهُ فيما بَينَهُ وبَينَ النّاسِ. Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Duka wandaya gyara tsakaninsa da Allah to Allah zai gyara masatsakaninsa da mutane. قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: خَفِ اللهَ كَأَنَّكَ تَراهُ فَإِن كُنتَ لاتَراهُ فَإِنَّهُ يَراكَ . Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ka ji tsoron Allah kamar kana ganinsa idan ka kasance ba ka ganinsaai shi yanaganinka. قالت فاطمه زهراعليها السّلام: مَن أصعَدَ إلَى اللهِ خالِصَ عِبادَتِه ِأهبَطَ اللهُ إلَيهِ أفضَلَ مَصلَحَتِه FatimatuzZahra (AS) tana cewa : Duk wandaya kusanta da Allah yana maitsarkake ibadarsa Allah zai saukar masada mafificiyar maslaharsa (ya biya masa mafificiyarbukatarsa) قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: لَو اُتِيتُ بِشابٍّ مِن شَبابِ الشِّيعَةِ لا يَتَفَقَّهَ (في الدِّينِ) لَأَدَّيتُهُ . Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Da za a zomun da wanisaurayi daga samarin shi’a dabaya nemanilimin addini da na ladabatarda shi. قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: فَضلُ الشّابِّ العابِدِ الَّذي تَعَبَّدَفي صِباهُ عَلَى الشَّيخِ الَّذي تَعَبَّدَبَعدَ ما كَبُرَت سِنُّهُ كَفَضلِ المُرسَلينَ عَلى سائِرِ النّاسِ.
|