Hadisan manzo (SAW)Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ni inayin raha amma ba na fadasai gaskiya. قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: النَّظَرُ سَهمٌ مَسمومٌ مِن سِهامِ إبليسَ فَمَن تَرَكَها خَوفاً مِنَ اللهِ أعطاهُ إيماناً يَجِدُ حَلاوَتَهُ في قَلبِهِ . Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Kallo (zuwa gaharam) kibiya ce daga kibiyoyin Iblis duk wanda yabar shi saboda jin tsoron Allah, zai ba shi imanin dazai ji dadinsaa zuciyarsa. قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: إنَّ اللهَ تَعالىيُحِبُّ الشّابَّ التّائِبَ . Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Allah yanason saurayi mai tuba. قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: اِعمَل لِدُنياكَ كَأنَّكَ تَعيشُ أبَداً ، وَاعمَل لِآخِرَتِكَ كَأَنَّكَ تَموتُ غَداً. Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ka yi aiki don duniyarka kamar ka rayu harabada, ka yi aiki don lahirarka kamar ka mutu gobe. قال رسول الله (ص) : خير لهو المؤمن السباحة ، وخير لهو المرأَة المغزل Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Mafificin wasan mumini shi ne iyoa ruwa, mafificin wasan mace shi ne saka.
|